Peter Obi ya musanta labarin tsayawa takara a 2027
A Najeriya dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party a zaben shugaban kasa na 2023, Peter Obi, yayi watsi da rahotannin kafafen yada labarai na cewa yana fatan tsayawa takara a zaben shugaban kasa na 2027.
Wallafawa ranar:
Minti 1
Talla
Dan takarar shugaban kasar ya kuma musanta cewa yayi magana kan wadanda gwamnatin tarayya ta nada.
Dan takarar shugaban kasar ya bayyana duka rahotannin biyu a matsayin na bogi, yana mai takaicin yadda siyasar Najeriya ta tabarbare har ta kai yadda ake amfani da kafafen yada labarai a halin yanzu .
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu