Tinubu ya gayyace ni don tattaunawa kan matsalolin Kano - Kwankwaso
Dan takarar shugabancin Najeriya a Jam'iyyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, ya ce shugaban kasar, Bola Ahmed Tinubu ya gayyace shi Villa ne, domin tattaunawa kan batutuwan da suka shafi ci gaban kasar, da kuma matsalolin da da suka shafi Kano.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 09:46
Da yammacin ranar Juma'a ne, aka ruwaito cewa, shugaban Najeriya na ganawa da Kwankwaso, bayan wata ganawa da suka yi a birnin Paris na kasar Faransa.
Tsohon gwamnan na Kano, ya yi wa RFI bayanin dalilan da suka sanya sabuwar gwamnati, rushe wasu gine-gine da aka yi a wuraren da basu dace ba.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkiyar tattaunawarsa da Muhammad Kabir Yusuf.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu