Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Farfesa Usman Muhammad kan bikin rantsar da sabon shugaban Najeriya

Wallafawa ranar:

A ranar 29 ga watan Mayun 2023, aka rantsar da Bola Ahmed Tinubu a matsayin sabon shugaban Najeriya domin maye gurbin tsohon shugaban kasar Muhammadu Buhari, wanda ya kawo karshen wa’adin mulkinsa na shekaru 8. 

Bola Ahmed Tinubu, lokacin da yake karbar rantsuwar aiki.
Bola Ahmed Tinubu, lokacin da yake karbar rantsuwar aiki. © RFI/bashir
Talla

Sabon shugaban yayi rantsuwar kama aiki a Abuja, inda ya bayyana kadan daga cikin manufofin da gwamnatinsa zata mayar da hankali akai. 

Bashir Ibrahim Idris ya zanta da Farfesa Usman Muhammad, na Cibiyar Bunkasa Dimokiradiya dake Abuja.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.