Sama da malaman makarantu dubu 6 ne suka fadi jarabawa a Ghana
Malaman makarantu dubu 6 da 481 suka fadi jarabawar samun lasisin aiki a kasar Ghana, matakin da ke bayyana fargaba dangane da harkokin bada ilimi a kasar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:50
Talla
Abdallah Shamun Bako ya duba mana yadda wannan matsalar za ta shafi harkokin koyo da koyarwa a kasar
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahotonsa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu