Isa ga babban shafi

Makarantu na fuskantar barazanar hare-hare a Najeriya

Yayin da yau ake bikin ranar da Majalisar Dinkin Duniya ta ware domin kare harkokin ilimi daga hare-hare, ana ci gaba da nuna damuwa kan yadda makarantu da sauran cibiyoyin ilimi ke fuskantar barazana daga hare-haren ‘yan ta’adda musamman a Najeriya.

Daya daga cikin dakunan daukar karatu dake makarantar sakandaren garin Jangebe dake jihar Zamfara a tarayyar Najeriya.
Daya daga cikin dakunan daukar karatu dake makarantar sakandaren garin Jangebe dake jihar Zamfara a tarayyar Najeriya. AP - Sunday Alamba
Talla

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Bilyaminu Yusuf daga Borno

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.