Najeriya
Majalisar Wakilan Najeriya ta amince da baiwa kananan hukumomin ‘yancin kansu
Majalisar Wakilan Najeriya ta amince da baiwa kanana hukumomin ‘yancin kansu da kuma soke hukumomin zaben Jihohi, dan baiwa hukumar zabe ta kasa damar gudanar da zabubbuka a kanan hukumomi.
Wallafawa ranar:
Talla
Yayin zaman ta na jiya, Majalisar ta ce har ila ta dauki matakan ne kamar yadda al’ummar kasar suka bukace ta, a matsayin sun a wakilan jama’a.
Haka zalika ta amince da janye rigar kariya da shugaban kasa da gwamnonin ke da su.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu