Najeriya-Sudan
Najeriya ta kare kanta game da al Bashir
Najeriya ta kare matsayinta na kin Cafke shugaban kasar Sudan, Omar hassan al Bashir , lokacin da ya ziyar ci kasar don halartar taron kungiyar kasashen Afrika. Daga fadar Shugaba Jonathan, Kabiru Yusuf ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:57