Najeriya
Karamin ministan lafiya ya yi marabus a Najeriya
Rahotanni daga tarayyar Najeriya na cewa karamin minista a ma’aikatar kiwon lafiya na kasar Dakta Muhammad Ali Pate, ya yi marabus daga kan mukaminsa a yau din nan.
Wallafawa ranar:
Talla
Wasu bayanai na nuni da cewa, ministan ya yi marabus ne domin samun damar ci gaba da karatu a wata jami’a da ke kasar Amurka.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu