Nijar-Gobara
Makarantu sun sake budewa a Maradi bayan gobarar da ta kashe dalibai 28
Yau daliban makarantu suka koma karatu a jihar Maradi da ke Jamhuriyar Nijar, bayan mutuwar dalibai 28 da aka samu sakamakon wutar da ta kama azuzuwan su guda 3, yayin da shugabar makarantar ke can ofishin 'yan sanda ta na amsa tambayoyi. Salissou Issa ya ziyarci wasu makarantu, kuma ga rahotan sa.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:13