Nijar
An yi Jana'izar daliban da gobara ta kone a Jamhuriyar Nijar
Yau ne aka yi jana’izar daliban nan na Firamare 27 a Jamhuriyar Nijar, wadanda gobara ta lakume rayukansu a makarantarsu dake Maradi, inda dubun dubatar al’umma ciki har da ‘yan uwa da aminan arziki suka halarci suturar da magabatan Jihar suka tsara, a yayin da wasu iyaye suka yi barazanar janye ‘ya’yansu daga makarantu muddin za a ci gaba da karatu a ajujuwan zana.
Wallafawa ranar:
Talla
Daga Maradi Salissou Issa ya aiko da rahoto kan yadda jana'izar ta gudana.
Rahoton kan jana'izar daliban da gobara ta kone a Jamhuriyar Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu