Nijar
An dauki matakan kare gandun daji a Nijar
Domin yaki da saran ita ce a dajin babban Rafi wanda shi ne na biyu a Nijar da ke cikin Jihar Maradi, da ke kan iyaka da jihohi biyu na Tarayyar Najeriya, Zamfara da Katsina, Ma’aikatar kare gandun daji tace ta samu wata dubara mai sauki ta raba dajin ga garuruwan da ke kewaye da shi , don sara da sayar da itacen tare da yin ayyukan ci gaban kasa da kudaden. Daga Maradi Wakilinmu Salisu Issa ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: An dauki matakan kare gandun daji a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu