Nigeria-Nijar
Hukumar Alhazzan Najeriya zata taimakawa Nijar
Hukumar alhazzan Najeriya tace zata taimakawa takwararta ta Jamhuriyar Nijar wajan shirye shiryen jigilar alhazzan kasashen biyu a bana inda hukumar alhazzan Najeriya tace a bara alhazzai 25 ne suka rasu saboda matsaloli da aka samu da suka hada da rashin samun abinci tsakanin Alhazzan. Kamar yadda Kabir Yusuf ya aiko da rahoto daga Abuja fadar gwamnatin Najeriya.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Hukumar Alhazzan Najeriya zata taimakawa Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu