Isa ga babban shafi
Nijar

Kamfanin Areva a Nijar ya yi barazanar rufe ayyukansa a Arlit

Kamfanin Areva na kasar Faransa wanda ya share shekaru fiye da arba’in yana hako Uranium a Jamhuriyar Nijar ya yi barazanar rufe daya daga cikin kamfanoninnsa mai suna Somayir a garin Arlit na Jihar Agadez. Kamfanin ya yi wannan barazana ce, sakamakon yadda gwamnatin kasar ta bukaci a sabunta yarjejeniyar da ke tsakaninsu. Wakilin RFI Hausa a Maradi Salisu Issa ya aiko da karin bayani a cikin rahotonsa.

Kamfanin Areva a yankin Arlit da ke Jahuriyyar Nijar
Kamfanin Areva a yankin Arlit da ke Jahuriyyar Nijar RFI / Sonya Rolley
Talla

02:57

Rahoto: Kamfanin Areva a Nijar ya yi barazanar rufe ayyukansa a Arlit

Salisu Isah

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.