Nijar
Watanni 9 da kona Cibiyar hadin-gwiwa raya al’adu a Nijar
Yau watanni tara kenan da kona cibiyar hadin-gwiwa domin raya al’adu tsakanin Faransa da kuma Jamhuriyar Nijar dake Damagaram.Wannan lamari lamari dai ya kawo koma baya mai yawa a fannoni da dama musamman bangaren ilimi da kuma raya al’adu a yankin.Ga Rahoton Wakilinmu Ibrahim Tchillo.
Wallafawa ranar:
Talla
Wata 9 da kona Cibiyar hadin-gwiwa raya al’adu a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu