Nijar
Za a kawo karshen barace barace a Najar
Kungiyoyi da dama da suka hada dana addini a Jamhuriyar Nijar na cigaba da tantace hanyoyin da suka dace domin kawo karshen barace barace a kasar.Wakiliyarmu Kubura Illo ta duba mana halin da ake cikin ga kuma rahoto da ta hada mana.
Wallafawa ranar:
Talla
Za a kawo karshen barace barace a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu