Isa ga babban shafi
RAHOTO

Nijar na neman zama hanyar safarar kwaya zuwa kasashen Aljeriya da Libya

A Jamhuriyar Nijar, jihar Maradi ta zama a yanzu wata hanya da masu safarar miyagun kwayoyi ke bi wajan tafiya arewacin kasar irinsu Agadez, Aljeriya da kuma Libiya.

Wani mashayin kwaya kenan da ke sarrafa yanda zai yi amfani da ita, an dauki wannan hoton ranar 17 ga Yuli, 2015 a wajen birnin Johannesburg na kasar Afirka ta Kudu.
Wani mashayin kwaya kenan da ke sarrafa yanda zai yi amfani da ita, an dauki wannan hoton ranar 17 ga Yuli, 2015 a wajen birnin Johannesburg na kasar Afirka ta Kudu. © AFP PHOTO/MUJAHID SAFODIEN
Talla

Hukumomin kasar sun ce, wannan baya rasa nasaba da rashin hukunci mai tsanani da alkalai ke yanke wa wadanda aka kama da kwayar, yayin da har yanzu aka kasa kawo karshen matsalar ganin safarar ta zama ta kasa da kasa.

Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton Salissou Issah.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.