Isa ga babban shafi

Zanga-zangar ‘yan adawan Nijar ta sabawa doka- Gwamnati

Mahukunta a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar, sun bayyana zanga-zangar da ‘yan adawa suka shirya gudanarwa gobe asabar a matsayin wadda ta sabawa doka, saboda a cewarsu zanga-zanga za a ta iya rikidewa zuwa tarzoma.

Magoya bayan dan takara Mahamane Ousmane dake adawa da sakamakon zaben da ya ayana Bazoum a matsayin wanda ya lashe zaben Nijar
Magoya bayan dan takara Mahamane Ousmane dake adawa da sakamakon zaben da ya ayana Bazoum a matsayin wanda ya lashe zaben Nijar Issouf SANOGO AFP
Talla

‘Yan adawar dai sun ce za su yi zanga-zangar ce don nuna rashin amincewa da sakamakon da ke bayyana Bazoum Mohamed a matsayin wanda ya yi nasara a zaben shugabancin kasar da aka yi cikin watan jiya.

A Jamhuriyar Nijar,wasu daga cikin masu zanga-zanga a fito na fito da yan Adawa suka yi
A Jamhuriyar Nijar,wasu daga cikin masu zanga-zanga a fito na fito da yan Adawa suka yi AFP - ISSOUF SANOGO

To kowatakila ‘yan adawa za su mutunta wannan umarni? Ibrahim Yacouba, shugaban jam’iyyar MPN Kishin-Kasa ya ce za su ruga kotu da nufin kwato hakkin su.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.