Nijar
Farfado da noman rogo a yankunan karkara da ke Jamhuriyar Nijar
A Jamhurriyar Nijer gwamnati ta fito da wani sabon tsarin magance karancin abinci, al’amarin da ake ganin zai taimaka wajen rage zaman kashe wando ga mazauna karkara musamman a lokacin noman rani. Yanzu haka an maido da noman rogo a wasu yankunan kasar, ciki har da Maradi, noman da ke ci gaba da samun nasara da karbuwa tsakanin manoma lura da irin amfanin da ake samu. Za'aji karin bayani cikin rahoton wakilinmu Salisu Isah
Wallafawa ranar:
Talla
Farfado da noman rogo a yankunan karkara da ke Jamhuriyar Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu