Isa ga babban shafi
Nijar-Najeriya

Ana shige da fice tsakanin Najeriya da Nijar

Duk da irin bambancin jagorancin hukuma da salon tafiyar da siyasar kasa tsakanin Najeriya da Nijar amma bangaran shige da ficie na mutane da na dukiya na gudana ba tare da wasu matsaloli ba ganin irin yadda mutanen da ke zaune a kan iyakokin kasashen ke da kyakyawar alaka ta jini, da al'ada da ma addini, da sauransu, Ibrahim Malam Tchillo ya duba wannan batu a cikin rahoton da ya aiko.

Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan yana ganawa da takwaransa na Nijar Mahamadou Issoufou a fadar shi da ke birnin Niamey
Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan yana ganawa da takwaransa na Nijar Mahamadou Issoufou a fadar shi da ke birnin Niamey (AFP PHOTO / BOUREIMA HAMA)via Dailystar
Talla

03:23

Rahoto: Ana shige da fice tsakanin Najeriya da Nijar

Ibrahim Malam Tchillo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.