Isa ga babban shafi
Rwanda

Zaben shugabancin kasar Rwanda

A ranar juma’a ake gudanar da zaben shugaban kasa a Rwanda inda Paul Kagame wanda ya shafe tsawon shekaru 17 kan karagar mulki ya sake tsayawa takara.

Shugaban Rwanda, Paul Kagame, birnin Kigali, a ranar 2 ga watan agustan 2017.
Shugaban Rwanda, Paul Kagame, birnin Kigali, a ranar 2 ga watan agustan 2017. MARCO LONGARI / AFP
Talla

Shugaba Kagame ya taka rawa wajen inganta tattalin arzikin kasar, amma ana sukar lamirinsa saboda tsarinsa da wasu ke kallo a matsayin muzguna wa ‘yan adawa da kuma takaita fadin albarkacin baki.

A wannan alhamis ‘yan asalin kasar da ke zaune a waje sama da dubu 44 ne ke jafa nasu kuri’un domin zaben shugaba a wannan kasa da ta yi fama da rikicin kabilanci da ya yi sanadiyyar mutuwar sama da mutane dubu 800 a shekarar 1994.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.