Najeriya
Cutar Lassa ta kashe mutane 6 a Kano
Gwamnatin jihar Kano da ke Arewacin Najeriya ta tabbatar da mutuwar mutane shida sakamakon cutar zazzabin lasa, yayin da aka kebe sama da 50 da ake zargi na dauke da cutar. Yanzu haka dai hukumomin lafiya a birnin na can na kokarin shawo kan wannan cuta mai saurin hallaka bil’adama. Kamar yadda wakilinmu Abubakar Abdulkadir Dangambo ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Cutar Lassa ta kashe mutane 6 a Kano
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu