Isa ga babban shafi
Najeriya

Cutar Lassa ta kashe mutane 6 a Kano

Gwamnatin jihar Kano da ke Arewacin Najeriya ta tabbatar da mutuwar mutane shida sakamakon cutar zazzabin lasa, yayin da aka kebe sama da 50 da ake zargi na dauke da cutar. Yanzu haka dai hukumomin lafiya a birnin na can na kokarin shawo kan wannan cuta mai saurin hallaka bil’adama. Kamar yadda wakilinmu Abubakar Abdulkadir Dangambo ya aiko da rahoto.

Bera ke haddasa cutar Lassa
Bera ke haddasa cutar Lassa wikimedia
Talla

01:28

Cutar Lassa ta kashe mutane 6 a Kano

Abubakar Dangambo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.