Isa ga babban shafi
Najeriya

Cutar Lassa na ci gaba da kisa a Najeriya

Yayin da hukumomin Najeriya ke ikirarin ci gaba da daukar matakan kare yaduwar cutar zazzabin Lassa, a Kano gwamnatin jihar ta tabbatar da mutuwar Karin mutum guda sanadiyar cutar. Abubakar Abdulkadir Dangambo ya aiko da rahoto. 

Cutar Lassa na ci gaba da yaduwa a Najeriya
Cutar Lassa na ci gaba da yaduwa a Najeriya barbaric.com
Talla

01:33

Cutar Lassa na ci gaba da kisa a Najeriya

RFI

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.