Isa ga babban shafi
Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya

Afrika ta Tsakiya na bukatar karin sojoji

Shugabannin kasashen da ke Tsakiyar Afirka sun bukaci Majalisar Dinkin Duniya ta kara yawan sojojin da ke aikin samar da zaman lafiya a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya don tabbatar da zaman lafiya a cikin kasar.

Shugabar rikon kwarya ta Afrika ta Tsakiya Catherine Samba-Panza da wasu Sojojin kasar
Shugabar rikon kwarya ta Afrika ta Tsakiya Catherine Samba-Panza da wasu Sojojin kasar AFP PHOTO/ ISSOUF SANOGO
Talla

Shugabanin da ke halartar wani taro a Gabon sun ce za su mika bukatarsu ga Majalisar don ganin ta bunkasa dakaru 12000 da ke aiki a kasar yanzu haka.

A makon jiya Majalisar ta sanar da cewar za ta tura sojoji 300 daga Senegal zuwa kasar kafin zaben sugaban kasar da za a yi a ranar 27 ga watan gobe.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.