Nijar
‘Yan Nijar suna jiran cin gajiyar arzikin Fetir
A Jamhuriyar Nijar, mutane da dama ne suka zura ido domin ganin irin sauyin da man fetir din da kasar ta fara sayarwa zai iya kawowa. Wannan lamari na faruwa duk da cewa an kwashe shekaru biyu bayan da kasar ta fara sayar da man a ciki da wajen kasar. Ibrahim Malam Tchillo ya diba wannan batu a cikin Rahoton da ya aiko.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: ‘Yan Nijar suna jiran cin gajiyar arzikin Fetir
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu