Nijar
Ana cece-kuce akan kudaden da Tandja yace ya bari a Nijar
Batun salwantar kudade Miliyan 400 na CFA da tsohon shugaban Jamhuriyar Nijar, Mamadou Tandja yace ya bari a baitulmali na ci gaba da haifar da cece kuce a cikin kasar. inda Tuni shugaba Muhammadou Issofou ya bayar da umurnin a gudanar da bincike kan lamarin, kamar yadda Salisou Issa daga Maradi ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Rahoto: Ana cece-kuce akan kudaden da Tandja yace ya bari a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu