Isa ga babban shafi
Niger

Nijar Ta Tura Tandja Gidan Yari

Da yammacin jiya ne Hukumomin kasar Nijar suka tura keyar tsohon Shugaban kasar ta Nijar Mamadu Tandja gidan yari daga wani gidan kasaita na Gwamnati da yake tsare.Hukumomin Nijar sun bukaci a cigaba da tsare mata tsohon Shugaban  a gidan yari dake garin Kallo mai kimanin nisan kilomita 30 daga Kudancin Yamai.Zargin da akeyiwa tsohon Shugaba sun hada da salwancewar wasu makudan kudade a zamaninsa. 

Tsohon Shugaban Nijar Mamadou Tandja
Tsohon Shugaban Nijar Mamadou Tandja rfi
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.