FIFA
FIFA ta yi Alkawalin sake ginawa Falesdinawa Filin wasa a Gaza
Hukumar FIFA da ke kula da kwallon kafa a duniya ta yi alkawalin sake gina wa Felsdinawa filin wasansu a birnin Gaza wanda Isra’ila ta lahanta a hare haren da ta kai ta sama a zirin Gaza.
Wallafawa ranar:
Talla
A shafin intanet na hukumar, Sakataren Janar na FIFA Jerome yace sun dauki alkawalin sake gina filin wasan da ya lalace a Gaza domin ci gaban kwallon kafa da ke hada mutane a waje daya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu