Isa ga babban shafi

Bincike ya gano yadda ake sayar da naman dabbobin da ke dauke da cuta a Nijar

Wani bincike ya gano yadda mahauta a Jamhuriyar Nijar ke yanka dabbobi marasa lafiya a gida, suna sayarwa jama'a ba tare da sahalewar hukumomi ba.

Hoton naman shanu kenan da aka dauka
Hoton naman shanu kenan da aka dauka Miguel SCHINCARIOL / AFP
Talla

A Jamhoriyar Niger duk da irin tanadin da aka yi na wuraren yanka dabbobi don samar da lafiyayye kuma tsaftatatcen nama, an gano yanda wasu mahauta ke kewaye  wadannan wurare suna yankan gida suna sayar ma jama’a, lamarin da ke cutar da al’umma.

Latsa alamar sauti, domin sauraron rahoton Ibrahim Malam Tchillo daga Damagaran.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.