Isa ga babban shafi
Nijar

Ambaliyar ruwa ta yi barna a Damagaram da Zinder

Ruwan sama mai yawan gaske da ya sauka a garin Damagaram Zinder da kewaye a Jamhuriyar Nijar, a ranakun Alhamis da Juma’a, ya haddasa ambaliya a wasu unguwani, musamman wadanda ke gangare da kuma wadanda ke kan hanyar ruwa, inda gidaje da dama suka ruguje daruruwan mutane kuma suka rasa muhallansu.

Ambaliyar ruwa a Nijar ta raba dubban mutane da gidajensu.
Ambaliyar ruwa a Nijar ta raba dubban mutane da gidajensu. RFIHAUSA/Awwal
Talla

Ambaliyar dai tafi shafar, unguwannin Nasawa Idi, gangaren Jidda, zuwa Gwadabe da kuma Dutsin Bareyi.

Wakilinmu a Damagaram Zinder Ibrahim Malam Tchillo ya aiko mana da karin bayani a rahotonsa.

01:32

Ambaliyar ruwa yi barna a garin Damagaram Zinder

Ibrahim Malam Tchillo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.