Nijar
Ambaliyar ruwa ta yi barna a Damagaram da Zinder
Ruwan sama mai yawan gaske da ya sauka a garin Damagaram Zinder da kewaye a Jamhuriyar Nijar, a ranakun Alhamis da Juma’a, ya haddasa ambaliya a wasu unguwani, musamman wadanda ke gangare da kuma wadanda ke kan hanyar ruwa, inda gidaje da dama suka ruguje daruruwan mutane kuma suka rasa muhallansu.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Ambaliyar dai tafi shafar, unguwannin Nasawa Idi, gangaren Jidda, zuwa Gwadabe da kuma Dutsin Bareyi.
Wakilinmu a Damagaram Zinder Ibrahim Malam Tchillo ya aiko mana da karin bayani a rahotonsa.
Ambaliyar ruwa yi barna a garin Damagaram Zinder
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu