Nijar
Nijar: Talauci ya karu a karkara
Wani rahoton Bankin Duniya ya bayyana cewa ‘yan siyasa da rashin hukunci ya sa talauci ya karu a Nijar musamman ga mazauna karkara, abinda ke sa yawancinsu barin yankunansu zuwa birane ko wasu kasashen makwabta domin ci-rani. A saurare karin bayani a Rahoton Salissou Isah daga Maradi.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto kan karuwar talauci a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu