Nijar
Gwamnatin Nijar ta haramta safarar Jakuna zuwa kasashen waje
Gwamnatin Jamhuriyyar Nijar ta haramta safarar Jakuna Zuwa makwabtan kasashe, domin a cewarta fitar da Jakunan yana neman karar da su a kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
CORRESPO 2016-09-07 DONKI NIGER
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu