Isa ga babban shafi
Nijar

Ousseini Tinni ya zama shugaban majalisar dokoki

An zabi Husseini Tinni a matsayin sabon shugaban Majalisar dokokin Jamhuriyar Nijar a wani zama da majalisar ta yi a jiya juma’a ba tare da ‘yan adawa ba.

Fastocin wadanda sukayi takarar a Nijar
Fastocin wadanda sukayi takarar a Nijar REUTERS/Joe Penney
Talla

Hussaini Tinni an zabe shi ne a karkashin inuwar jam’iyyar  PNDS Tarayya mai mulki daga jihar Doso.

Jam’iyyar PNDS Tarayya na da kujeru 75 daga cikin 171 da ake da su a majalisar wadda aka zaba a ranar 21 ga watan jiya.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.