Nijar
Shugaba Mahamadou Issoufou ya lashe zaben Nijar
An bayyana shugaba Mahammadou Issoufou a matsayin wanda ya yi nasarar lashe babban zaben shugaban Jamhuriyar Nijar da aka gudanar a zagaye na biyu
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Wannan dai na zuwa ne duk da tirjiya da bangaren ‘yan adawar na kin amincewa da sakamakon zaben zagayen farko kuma kafin zaben suka yi kira ga magoya bayansu da su kauracewa zaben baki daya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu