Nijar
Hukuncin kotu kan karar da manoma suka shigar a Damagaram
Kotun Damagaran a Jamhuriyyar Nijar ta yanke hukunci game da karar da manoma suka shigar akan gonakinsu da aka gina matatar mai inda kuma ba’a biya su kudadensu ba. Ibrahim Malam Tchillo ya hada mana rahoto kamar yadda za ku ji.
Wallafawa ranar:
Talla
Hukuncin kotu kan karar da manoma suka shigar a Damagaram
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu