Najeriya
Wasu yan bindiga sun sace wani dan kasar Italiya
A tarrayar Najeriya, yan Sanda na ci gaba da gudanar da bincike don gano mutanen da suka yi awon gaba da Maurizio Pallu malamin Coci dan asalin kasar Italiya da aka sace tun ranar alhamis.
Wallafawa ranar:
Talla
Gwamnatin Italiya ta bakin ofishin minstan harakokin wajen kasar ta bayyana damuwa tareda sanar da bada hadin guiwa zuwa hukumomin Najeriya da fatan ganin an warware wannan atsalla,
An dai yi awon gaba da malami ne a yankin Benin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu