Tinubu ya kaddamar da taron masu ruwa da tsaki a harkokin jiragen ruwa karo na 43
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga gwamnatocin kasashen Afirka da su bunkasa harkokin tashoshin jiragen ruwa ta hanyar zuba jari, domin saukaka kasuwanci bai daya tsakanin kasashen nahiyar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:36
Shugaban ya bayyan hakan ne yayin kaddamar da taron masu ruwa da tsaki a harkokin jiragen ruwa karo na 43 a birnin Lagos da ke kudancin kasar.
Shugaban na Najeriya Bola Ahmad Tinubu wanda Mistan kula da tattalin arzikin teku mista Gboyega Oyetola ya wakilta, ya ce inganta tashoshin jiragen ruwan Afirka da zamanantarsu ta yadda zasu yi gaza da takwarorinsu na duniya zai bunkasa tattalin arzikin Nahiyar tare da saukaka kasuwancin tsakanin kasashen nahiyar.
Ku lashe alamar sauti don saurararon rahoton Ahmad Abba...
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu