Najeriya
Jam'iyyar PDP ta nemi gafara
Jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya da ta kwashe shekaru 16 tana jagorancin Najeriya ta nemi gafarar al’ummar kasar saboda abinda ta kira wasu kura kura da tafka a baya.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugaban Jam’iyyar Uche Secondus ya bayyana haka, inda ya bayyana matsalolin da suka hada da karya doka, tilstawa jama’a yan takara da makamantan haka.
Secondus ya ce an sha su, sun kuma warke a zaben shekarar 2015, lokacin da yan Najeriya suka nuna musu kura kuran su, kuma yanzu a shirye suke su jagorancin Najeriya wajen magance matsalolin da suka addabe ta.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu