Nijar
An samu ambaliyar ruwa a Agadez
Jihar Agadez da ke jamhuriyar Nijar, yanki ne da ba kasafai ruwan sama ke sauka a cikinsa ba, to sai dai a wasu lokuta ruwan sama da ya sauka a wasu wurare masu nisa, kan malala zuwa garin agadez da kuma sauran garuruwa, lamarin da ke haddasa ambaliya a cikin gidaje da kuma gonaki. Ko a wannan karo an samu irin wannan matsala a yankin, kamar yadda wakilinmu Umar Sani daga Agadez ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Ana samun ambaliyar ruwa a Agadez
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu