Niger
Ambaliya ta raba jama'a da dama da muhallinsu a Agadez
Yanzu haka dimbin jama’a ne ke rayuwa a cikin hali na rashin muhalli sakamakon ambaliyar ruwa a wasu yankuna da ke cikin jihar Agadez a Jamhuriyar Nijar, yankin Sahara da ba kasafai ruwan sama ke sauka a can ba. Ambaliyar dai ta fi tsanani ne a yankin Ingall da ke yammacin Agadez. Wakilinmu a Agadez Oumar Sani ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Ambaliya a yankin Agadez na Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu