Venezuela
Ana zanga zangar adawa da gwamnatin Maduro
Dubban masu zanga zanga ne suka mamaye birnin Caracas dan goyan baya da kuma adawa da gwamnatin shugaba Nicolas Maduro da ta jefa kasar cikin hakin kunci.
Wallafawa ranar:
Talla
Masu adawa da gwamnatin na bukatar ganin gwamnatin ta gudanar da kuri’ar raba gardama kan shugabancin Maduro inda suke cewa al’ummar kasar na fama da yunwa, yayin da magoya bayan sa ke nuna rashin amincewar su.
An dai girke dubban Yan Sanda dan samar da tsaro da kuma magance duk wani tashin hankali.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu