Isa ga babban shafi
Niger

Jamian Tsaro a Kasar Niger na tsare da mutane 76 saboda boren Dalibai

A kasar Janhuriyar Nijar ana ci gaba da kai ruwa rana tsakanin Gwamnati da dalibai na makarantu  gameda batun da suke neman na inganta  harkan ilmin a makarantun su.

Shugaban Nijar Muhammadu Isufu
Shugaban Nijar Muhammadu Isufu AFP PHOTO / BOUREIMA HAMA
Talla

Wannan bukata ta daliban ta haifar da zanga-zangan dalibai a Yammai inda mutane bakwai suka sami raunuka.

‘Yan sanda sun bayyana cewa suna tsare da mutane 76 saboda hannun wajen zanga-zangan.

Mun nemi ji daga bakin Dr Maina Bukar malami a jamiar Yammai yadda take kallon wannan bore na dalibai
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.