Niger
Jamian Tsaro a Kasar Niger na tsare da mutane 76 saboda boren Dalibai
A kasar Janhuriyar Nijar ana ci gaba da kai ruwa rana tsakanin Gwamnati da dalibai na makarantu gameda batun da suke neman na inganta harkan ilmin a makarantun su.
Wallafawa ranar:
Talla
Wannan bukata ta daliban ta haifar da zanga-zangan dalibai a Yammai inda mutane bakwai suka sami raunuka.
‘Yan sanda sun bayyana cewa suna tsare da mutane 76 saboda hannun wajen zanga-zangan.
Mun nemi ji daga bakin Dr Maina Bukar malami a jamiar Yammai yadda take kallon wannan bore na dalibai
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu