Isa ga babban shafi
IMF

Hukumar ba da lamuni ta IMF ta yaba da matakin da Cyprus ta dauka

Shugabar Hukumar ba da lamuni ta Duniya, Christine Lagarde, ta yaba da yarjejeniyar da aka kulla da kasar ta Cyprus.  

Christine Lagarde en mars dernier.
Christine Lagarde en mars dernier. REUTERS/Eric Vidal
Talla

Ta kuma yaba wa shugabanin Cyprus saboda matakan da suka dauka masu tsauri. Inda ta ce hakan shine zai magance matsalar da tattalin arzikin kasar ke fuskanta

“Ina so in yabawa shugabanin Cyprus kan matakan da suka dauka masu tsauri dan ceto tattalin arzikin su, magance matsalar manyan bankunan kasar, da kuma mayar da ingancin ayyukan bankuna a kasar.” Inji Lagarde
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.