Gobara ta kashe mutane hudu a kasar Belgium
Akalla mutane hudu ne suka rasa rayukan su,wasu dabban suka samu raunuka biyo bayan fashewar wasu tukanen gas jajuburin shiga sabuwar shekara a kasar Belgium.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahotanni daga arewacin kasar ta Belgium inda lamarin ya faru na nuni cewa fashewar wadanan tukane na gas ya lallata ga baki daya benaye biyu dake matsayin gidajen kwana ga jama’a.
Yan Sanda tareda hadin gwiwar ,jami’an kwana-kwana sun samu ceto wasu mata biyu daga cikin baraguzan bene da ya fadi,duk da cewa suna kallon wannan aiki a matsayin aikin dake tattare da kalubale.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu