Rayuwata
Shirin Rayuwata da ake watsawa daga ranar Litinin zuwa Juma'a na tattaunawa kan batutuwan da suka shafi lamurran mata kamar girki, kwalliya, shafe-shafe, aure, ilimi, matsalar fyade, reno, shayarwa, kula da gida da makamantansu. Shirin na lale marhabin da ra'ayoyin masu sauraro daga kowacce kusuwar ta duniya. Kuna iya tuntubar wannan lambar ta manhajar WhatsApp domin shiga cikin shirin +2349088888990. Wannan shirin na hadin guiwa ne tsakanin Hukumar Raya Kasashe ta Faransa AFD da Sashen Hausa na Radio France International.
Ci gaban karatuSaurari kashin karshe
-
Ra'ayoyin Masu Sauraren Shirin Rayuwata
Shirin Rayuwata na wannan rana ya saurari mabanbantan ra'ayoyin jama'a kan shirye-shiryen da aka gudanar a wannan makon.09/05/202410:00 -
Ra'ayoyin Masu Sauraren Shirin Rayuwata
Shirin Rayuwata na wannan rana ya saurari mabanbantan ra'ayoyin jama'a kan shirye-shiryen da aka gudanar a wannan makon.02/05/202410:00 -
Mata sun fara korafin rashin son haihuwa da mazajensu ke yi a Najeriya
Shirin na wannan rana, ya duba yadda wasu maza a wannan zamani ke kokarin kaucewa haihuwa, abin da masana ke ganin hakan na taka rawa wajen haifar da matsaloli a sha'anin zamantakewar aure.30/04/202410:00 -
Rayuwata kashi na 851: ƙarancin sadaka ya tilastawa almajirai fara yin girki
Shirin rayuwata na wannan rana tare da Zainab Ibrahim ya mayar da hankali ne a kan yadda tsadar rayuwa ke tilastawa almajirai rungumar tsarin dafa abinci da kansu sakamakon rashin samun abinci a barar da su kan fita yi.29/04/202410:01 -
Ra'ayoyin Masu Sauraren Shirin Rayuwata
Shirin Rayuwata na wannan rana ya saurari mabanbantan ra'ayoyin jama'a kan shirye-shiryen da aka gudanar a wannan makon.25/04/202410:00 -
Ra'ayoyin Masu Sauraren Shirin Rayuwata
Shirin Rayuwata na wannan rana ya saurari mabanbantan ra'ayoyin jama'a kan shirye-shiryen da aka gudanar a wannan makon.18/04/202410:00 -
Yadda al'adar tashe ke neman gushewa a kasar Hausa
Shirin na wannan rana ya mayar da hankali ne, kan al'adar Tashe a arewacin Najeriya, wanda ake gudanarwa a kowacce shekara, da nufin nishadantar da jama'a.05/04/202410:00 -
Matsalar Fyade na neman wuce gona da iri a wasu yankuna na Nijar
A gundumar madawa dake jahar Tawa a Jamhuriyar Nijar matsalar fyade ga yara masu kananan shekaru da ‘yan mata na cigaba da yin kamari, ganin yadda mahaifan wadanda matsalar ke shafa ba sa son daga murya saboda kunya da al'adance da kuma zamantakewa.03/04/202410:00 -
Yadda kafafen sada zumunta ke gurbata rayuwar matasa
Kafafen sada zumunta irin su facebook, tik tok, watsapp, Instagram, da X, Wasu hanyoyi ne da alumma musamman matasa kan yi dandazo wajen tattaunawa ko samun bayanai da isar da Sako.02/04/202409:58 -
Tsadar rayuwa da shirin bukukuwan sallah a Najeriya
Shirin rayuwata a wannan rana ya duba shirye shiryen da alummar Najeriya ke yi na bikin karamar sallah wanda ke cigaba da karatowa a daidai lokacin nan da suke fama da halin matsi na rayuwa da hauhawar firashin kayakin abinci.01/04/202410:00 -
MDD ta tallafa wa matan Nijar da CFA 100 don dogaro da kai
A yau shirin Rayuwata ya leka garin Tasawa na Jihar Maradi, inda hukumar UNFPA ta Majalisar Dinkin Duniya ta tallafa wa 'yan mata 160 da mabanbantan kayayyaki da suka hada da injin markade, da awaki don yin kiwo sai kuma waken awara da sauran sinadirai na aiki da nufin kama sana’a don dogaro da kai.29/03/202410:00 -
Ra'ayoyin Masu Sauraren Shirin Rayuwata
Shirin Rayuwata na wannan rana ya saurari mabanbantan ra'ayoyin jama'a kan shirye-shiryen da aka gudanar a wannan makon.28/03/202410:00 -
Yadda tsadar rayuwa ta tilastawa mata sauya akalar amfani da turare a Najeriya
A wannan rana shirin rayuwata ya tattauna ne a kan yadda yanayin tsadar turare ya tlastawa mata da dama sauya akalar amfani da abubuwan kamshi a Arewacin Najeriya..27/03/202410:00 -
Yadda mutane suka mutu a wurin karbar tallafin abinci a Bauchin Najeriya
Shirin na wannan rana, ya mayar da hankali kan halin ibtila'in da wasu iyalai suka tsinci kansu a wurin rabon kayan abinci, abin da ya kai ga asarar rayuka a arewacin kasar.26/03/202410:00 -
Mata sun samu 'yancin zubar da ciki a Faransa
‘Yan Majalisar Dattawan Faransa, sun kada kuri’ar amincewa da sanya ‘yancin zubar da ciki a kundin tsarin mulkin kasar.25/03/202410:00
Shirin Rayuwata da ake watsawa daga ranar Litinin zuwa Juma'a na tattaunawa kan batutuwan da suka shafi lamurran mata kamar girki, kwalliya, shafe-shafe, aure, ilimi, matsalar fyade, reno, shayarwa, kula da gida da makamantansu. Shirin na lale marhabin da ra'ayoyin masu sauraro daga kowacce kusuwar ta duniya. Kuna iya tuntubar wannan lambar ta manhajar WhatsApp domin shiga cikin shirin +2349088888990. Wannan shirin na hadin guiwa ne tsakanin Hukumar Raya Kasashe ta Faransa AFD da Sashen Hausa na Radio France International.