‘Yan Majalisar Dattawan Faransa, sun kada kuri’ar amincewa da sanya ‘yancin zubar da ciki a kundin tsarin mulkin kasar.
Talla
Majalisar ta yi zama na musamman ne a ranara Laraba domin tafka muhawara kan duba lamarin.
Gwamnatin shugaba Emmanuel Macron ta bukaci a yi mata kwaskwarima a sashi na 34 na kundin tsarin mulkin kasar domin yin nuni da 'yancin mata na samun damar zubar da ciki.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin tare da Zainab Ibrahim.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu