A yau shirin Rayuwata ya leka garin Tasawa na Jihar Maradi, inda hukumar UNFPA ta Majalisar Dinkin Duniya ta tallafa wa 'yan mata 160 da mabanbantan kayayyaki da suka hada da injin markade, da awaki don yin kiwo sai kuma waken awara da sauran sinadirai na aiki da nufin kama sana’a don dogaro da kai.
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin tare da Zainab Ibrahim
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu