Dandalin Nishadi
A yau aka soma gasar Eurovision a Liverpool na kasar Birtaniya
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:45
A cikin shirin Nishadi da sashen hausa na Rfi ke kawo muku duk karshen mako,a kan tabo batuttuwa da suka jibanci Fina-finai a Najeriya da sauren kasashen Africa.A cikin shirin Mahaman Salissou Hamissou kan tattauna da jaruman duniyar Fina-finai,a cikin wannan shirin Mahaman Salissou Hamissou ya karkata shirin zuwa Birtaniya inda ake shirya gasar Eurovision na 2023.Sai ku biyo mu.