Fatar masu dauke da cutar kanjamau a Nijar
Kimanin wakilai daga hukumomin lafiya da kuma kasashen duniya dubu goma sha takwas ne ke halartar babban taro kan cuta mai karya garkuwar jiki, wato HIV a birnin Durban na kasar Afirika ta Kudu.
Wallafawa ranar:
An tsara gudanar da wani tattaki a farkon taron da ke gudana a babbar cibiyar taro ta kasa da kasa da ke birnin na Durban domin janyo hankalin duniya game da karancin bada tallafin shawo kan cutar a kasashen duniya.
Masu dauke da wannan cuta a Maradin Jamhuriyar Nijar nada kyaukyawan fata dangane da wannan kamar yadda za kuji a rahoton Salisu Issa daga Nijar.
Fatar masu dauke da cutar kanjamau a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu