Nijar
Ana matsalar karancin Malamai a Nijar
Jami'o'i da manyan makarantun Nijar na fuskantar babbar matsala ta karancin malamai kwararru abin da ke sa dalibai share shekaru suna karatu. Ministan ilimi mai zurfi ne Malam Asuman Abdu ya bayyana haka a wata ziyara da ya kai jami'ar Maradi lokacin da dalibai suka yi masa koken karamcin malamai. Daga Maradi Salissou Issa ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Ana matsalar karancin Malamai a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu