Nijar-Mali-Chad
Nijar da Chadi za su aika da ‘Yan Jaridu domin sa ido a Yakin Mali
Ministocin sadarwa na kasashen Nijar da Chadi sun kira taron manema labarai domin aikwa da ‘Yan Jaridu zuwa kasar Mali domin sa ido ga yakin da ake gwabzawa da ‘Yan Tawaye a Arewacin kasar. Lydia Ado tana cikin 'Yan Jaridun da suka halarci Taron ta aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu